Lauyoyin da ke wakiltar mawakin na hip-hop suna kokarin ganin an bayar da belinsa tun bayan kama shi da aka yi a ranar 16 ga ...
Jami'iyyar PDP mai mulki a jihar Filato ta lashe akasarin kujerun shugabannin kananan hukumomi a zaben da aka gudanar a ranar ...
Yayin da yake tabbatar da kai hare-haren, Sanata Ali Ndume yace 'yan ta'addar sun kuma kona motocin soja 2 a wani harin ...
Gidajen man kamfanin NNPCL sun mayar da nasu farashin zuwa Naira 998 a jihar Legas da kuma Naira 1,030, a Abuja a jiya Laraba ...
Kakakin VOA Nigel Gibbs ya ce VOA ta rufe tashar FM dinta a Ouagadougou, babban birnin Burkina Faso, sakamakon dakatarwar.
Matsalar rashin tsaro na cigaba da daukar sabon salo, inda yanzu 'yan bindiga ke kai hare-hare tare ta yin garkuwa da ...
Mai Shari’a Aboki ta tsayar da ranar 10 ga watan Oktoba domin yin hukunci a kan bukatar, ta kuma bada umarnin like dukkanin ...
A yau ne ake gudanar da zaben shugabannin kananan Hukumomi a jihar Ribas da ke kudacin Najeriya duk kuwa da Tirka Tirka da ...
Kyaftin din kungiyar kwallon kafar Manchester United Bruno Fernandez ya tsallake hukuncin dakatarwa daga buga wasanni 3 da ...
Mutombo wanda aka haifa a Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo, da fari ya zo jami'ar Georgetown dake Washington ne a bisa tallafin ...
Keloids wata lalura ce ta kumburin kari mara cutarwa, wadda ke da nasaba da sake tsurowar fata cikin gaggawa bayan rauni ko ...
Babban daraktan NSEMA, Alhaji Abdullahi Baba-Arah yace an samu nasarar ne sakamakon kai daukin gaggawa da al’umma ‘yan sa kai ...